fidelitybank

Mukaddashin Firaministan Iraq ya roki masu zanga-zanga su dakata haka

Date:

Mukaddashin firaministan Iraq, Mustapha al-Khadimi, ya yi kira da a kwantar hankula bayan magoya bayan malamin nan mai karfin fada aji a kasar Moqtada al-Sadr sun farma majalisar dokokin kasar karo na biyu a cikin mako guda.

Magoya bayan malamin da ke zaman dirshan a ginin majalisa da ke Bagadaza, na nuna adawarsu da zabin da aka yi wa wani mai goyon bayan Iran a matsayin dan takarar firaminista. A cewar BBC.

A jiya Asabar, an raunata mutane fiye da 120 a yayin zanga-zangar da aka yi a titunan birnin.

Wasu masu zanga zangar sun janye shingayen da aka sanya na kariya a wata gunduma mai suna Green Zone.

Hadakar jam’iyyar Mr Sadr ta samu rinjaye a mafi yawan kujerun majalisar a zaben da aka yi a watan Oktoban da ya wuce, to amma sun janye daga majalisar saboda kiki-kakar siyasa.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp