fidelitybank

Mudin PDP ta yi sake APC za ta kuma jan akalar kasar nan a 2023 – Lamido

Date:

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya gargadi jam’iyyarsa ta PDP cewa, idan har ta yi sake, za ta ci gaba da zama a gidan jiya na zama kadaici a zaben 2023.

Vanguard ta rawaito cewa, Alhaji Sule Lamido ya na cewa, muddin jam’iyyar PDP ta gagara shawo kan batun jam’iyar, to tabbas jam’iyar APC na iya cigaba da mulkin kasar nan.

Ganin yadda ake ta surutu kussan kullum a kan inda za a kai tikitin PDP, Sule ya ce, sai jam’iyya ta na nan daram, sannan za a fara maganar wa za a ba takara.

Tsohon gwamnan ya na ganin idan PDP ta sha kashi a zaben 2023, Najeriya ta tashi daga aiki kenan. A na sa ra’ayin jam’iyyarsa kadai za ta iya rike kasar. “Idan mu ka gaza samun mulki a zaben 2023, watakila karshen Najeriya ta zo kenan.” – Sule Lamido.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp