fidelitybank

Mu yi watsi da rigingimu a kasar mu – El-Rufa’i

Date:

Gwamna Nasir El-Rufai ya shawarci ’yan Najeriya da su ci gaba da aiwatar da darussa na sadaukarwa, kula da marasa galihu, zurfafa tunani na ruhi, da soyayya ga dukkan bil’adama, ba tare da la’akari da kabila ko addini ba, kamar yadda aka yi a lokacin Azumi.

Gwamnan ya bayar da shawarar ne a sakonsa na Easter ranar Lahadi a Kaduna.

El-Rufai, wanda ya bayyana ‘yan Najeriya a matsayin masu imani, ya shawarci ‘yan kasa kada su bari zuciyar su ya yi sanyi.

“Mu rike junanmu a cikin amana tare da yin addu’ar samun zaman lafiya a kasarmu. Mu yi iyakar kokarinmu wajen ganin mun samar da zaman lafiya a tsakanin al’ummarmu, mu yi watsi da rigingimu a kasarmu,” in ji Gwamnan Kaduna.

El-Rufai ya kuma yi nuni da cewa Ista na nuni da nasarar bege kan yanke kauna da kuma tabbatar da cewa duhu ba zai iya rusa tsare-tsare da nufin Allah ba.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp