fidelitybank

Mu yi addu’o’in zaman lafiya saboda ƙasa ta gyara – Gwamnan Bauchi

Date:

Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, ya yi kira ga al’ummar jihar da su gudanar da addu’o’i na musamman domin fuskantar kalubalen tsaro a Najeriya.

Mohammed ya yi wannan kiran ne a cikin sakonsa na fatan alheri a bikin Eid-el-Maulud na 2022 (maulidin Annabi Muhammad SAW) ranar Asabar.

Ya kuma bukaci al’umma da su yi amfani da Sallar Mauludi wajen yin tunani da kuma tantance kansu don sanin irin alakar da suka yi da mahaliccinsu da sauran ‘yan uwansu a cikin shekara daya da ta gabata tare da gyara inda ya dace.

Gwamnan ya kuma yi kira ga al’ummar jihar da su ci gaba da zaman lafiya da juna duk da bambancin kabilanci da addini da siyasa.

Ya kara jaddada kudirin gwamnatinsa na tabbatar da doka da oda, ya kuma kara da cewa gwamnati tare da hadin gwiwar hukumomin tsaro sun dauki dukkan matakan tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar.

“Ya kamata dukkanmu mu yi addu’o’i na musamman domin samun zaman lafiya a jiharmu musamman da kasa baki daya dangane da matsalolin tsaro da ake fuskanta a sassan kasar nan.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp