fidelitybank

Mu tabbatar da mulkin demokuradiyya a Afrika – Buhari

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya jaddada buƙatar tabbatar da mulkin dimokuradiyya a Afirka a taron Tarayyar Afirka da aka gudanar a birnin Malabo na Equatorial Guinea.

Shugaban ya ce, ba ƴan ƙasa damar zaɓar wanda suke so, shi ne ƙarfafa dimokuradiyya da zai bayar da damar gudanar da zaɓe cikin kwanciyar hankali da kuma mutunta zaɓinsu.

Shugaban ya faɗi haka ne a tattaunawar da ya yi da shugaban Malawi Lazarus Chakwera a gefen taron Tarayyar Afirka na musamman a Malabo babban birnin Equatorial Guinea a ranar Juma’a, kamar yadda fadar shugaban na Najeriya ta bayyana a cikin wata sanarwa.

Buhari ya ce Najeriya ba za ta ba Afirka kunya ba a babban zaɓen ƙasar da ke tafe, yana mai cewa dole ne shugabannin siyasar Afirka su mutunta ƴancin ƴan ƙasa na zaɓar wanda suke so.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp