fidelitybank

Mu tabbatar da mulkin demokuradiyya a Afrika – Buhari

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya jaddada buƙatar tabbatar da mulkin dimokuradiyya a Afirka a taron Tarayyar Afirka da aka gudanar a birnin Malabo na Equatorial Guinea.

Shugaban ya ce, ba ƴan ƙasa damar zaɓar wanda suke so, shi ne ƙarfafa dimokuradiyya da zai bayar da damar gudanar da zaɓe cikin kwanciyar hankali da kuma mutunta zaɓinsu.

Shugaban ya faɗi haka ne a tattaunawar da ya yi da shugaban Malawi Lazarus Chakwera a gefen taron Tarayyar Afirka na musamman a Malabo babban birnin Equatorial Guinea a ranar Juma’a, kamar yadda fadar shugaban na Najeriya ta bayyana a cikin wata sanarwa.

Buhari ya ce Najeriya ba za ta ba Afirka kunya ba a babban zaɓen ƙasar da ke tafe, yana mai cewa dole ne shugabannin siyasar Afirka su mutunta ƴancin ƴan ƙasa na zaɓar wanda suke so.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp