fidelitybank

Mu na zargin Benin da Ivory Coast da yunƙurin haddasa tawaye a ƙasar mu – Burkina Faso

Date:

Shugaban mulkin soja na Burkina Faso Ibrahim Traore ya zargi maƙwabtansu Ivory Coast da Benin da shirya maƙarƙashiya domin tayar da fitina a ƙasarsa.

“Zan sake faɗa, ba mu da wata matsala da mutanen Ivory Coast, amma muna da matsala da shugabannin da ke mulkin ƙasar,” in ji Traore a jiya Alhamis.

Ya ƙara da cewa Adbijan ce “ke ɗaukar nauyin yunƙurin tayar da fitina” a Burkina Faso. Traore ya kuma yi iƙirarin cewa Faransa ta kafa sansanoni a Benin domin horar da ‘yantawaye.

Ya yi iƙirarin cewa yana da wani “sauti da aka naɗa na wakilan Faransa a Benin da ke gudanar da ayyuka daga sansanin ‘yanta’adda” kuma “suke taimaka musu da magani”.

Wannan ne kalamai mafiya girma da Kyaftin Traore ya yi tun bayan jita-jitar juyin mulki da aka yi a watan da ya gabata, kuma an yaɗa jawabin a kafar talabijin ɗin ƙasar ta RTB TV.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp