fidelitybank

Mu na yabawa kasar Masar bisa yadda suka fatattaki cutar Maleriya – WHO

Date:

Hukumar lafiya ta duniya, WHO, ta ce Masar ta yi nasarar kawar da cutar zazzaɓin cizon sauro – maleriya – lamarin da ya jawo wa ƙasar yabo sosai.

“Cutar maleriya ta daɗe a ƙasar, amma yanzu an samu nasarar yaƙarta baki ɗaya,” kamar yadda shugaban WHO, Tedros Adhanom Ghebreyesus ya bayyana a wata sanarwa.

Kusan shekara 100 da suka gabata ne ƙasar ta ƙaddamar da yaƙi da cutar ta maleriya, wadda take kashe aƙalla mutum 600,000 duk shekara a duniya, mafi yawa a ƙasashen nahiyar Afirka.

A sanarwar, WHO, ta yaba wa ƙasar Masar da mutanenta bisa ƙoƙarin da suka yi wajen “yaƙi da cutar wadda ta kasance a nahiyar tun shekaru aru-aru.

Bayan yaƙi da cutar, kafin WHO ta ayyana nasarar ƙasar, sai da ta gamsu da shirinta na kare sake komawar cutar.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp