fidelitybank

Mu na yabawa INEC yadda ta ke gudanar da zabe a Bayelsa – APC

Date:

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a Bayelsa ta yabawa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) bisa nasarar da aka samu kawo yanzu a zaben gwamna da ke gudana a jihar.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar APC a Bayelsa, Mista Doifie Boukoribo, ne ya yabawa jim kadan bayan kada kuri’arsa a rumfar zabe ta 4, Ward 4 Okpo Play Ground II, a karamar hukumar Okpoama Brass (LGA).

Boukoribo, ya nuna rashin jin dadinsa kan rahotannin da ke cewa an hana wasu ‘ya’yan jam’iyyar APC kada kuri’a a Sampou da sauran al’ummomi a karamar hukumar Kolokuma Opokuma.

Ya yi kira ga jami’an tsaro da su shiga cikin lamarin tare da tabbatar da cewa duk ‘yan jihar Bayelsa da suka kai shekarun zabe sun yi amfani da ikonsu.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp