fidelitybank

Mu na sayar da dala a kan Naira 1,020 – Kungiyar ‘Yan Canji

Date:

Ƙungiyar ƴan canji ta kasa ta ce, ƴan canji sun fara sayan dala ɗaya a kan naira 980 a kasuwar bayan fage sannan su sayar kan naira 1,020.

Shugaban ƙungiyar ta ƙasa, Aminu Gwadabe ne ya tabbatar da haka a hirarsa da gidan talabijin na Channels inda ya ambaci cewa darajar naira ta ƙaru a lokaci kaɗan da ba a taɓa tsammani ba.

Gwadabe ya jinjinawa gwamnati da kuma babban bankin ƙasar kan ƙoƙarinsu inda ya ce wannan ne karon farko cikin shekara 15 da farashin dala a kasuwar ƴan chanji ke ƙasa da farashin da ake saidawa a hukumance.

Ya shaida cewa yanzu babu raɗe-raɗin da ake yawan yi da ke zuzuta farashin dala.

Gwadabe ya ƙara da cewa “a halin yanzu muna siya daga gwamnati a kan naira 980 sannan mu sayar a kan naira 1,020”.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp