fidelitybank

Mu na samun cigaba a fannin tsaro a yankin Arewa maso Yamma – Tinubu

Date:

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa jami’an tsaron kasar na samun nasara a yakin da suke da rashin tsaro a yankin Arewa maso Yamma.

Shugaban ya bayyana haka ne a wajen taron zaman lafiya da tsaro a yankin Arewa maso yamma da kungiyar gwamnonin arewa maso yamma ta shirya a Katsina a yau Litinin.

Tinubu, wanda mataimakinsa, Kashim Shettima ya wakilta, ya tabbatar wa ā€˜yan kasar nan cewa ci gaban da aka samu ya zuwa yanzu mafari ne a yayin da gwamnati ke kara yin kokari wajen samar da ingantaccen muhalli ga ā€˜yan kasa.

Ya kuma ce rRundunar sojoji daban-daban irin su Operation Hadin Kai da Operation Safe Haven sun cika alkawarin da suka yi wa al’ummar kasa ta hanyar kai hare-hare kamar Boko Haram da ā€˜yan bindiga da suka dade suna addabar al’umma.

Tinubu ya bayyana cewa gwamnati na yin kokari matuka wajen karfafa hadin gwiwa tsakanin jami’an tsaro domin tabbatar da tsarin bai daya a yaki da masu tada kayar baya.Mu

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp