fidelitybank

Mu na rokon NLC kar su tsunduma yajin aiki – Majalisa

Date:

Kwamitin majakisar wakilan Najeriya da ke kula da harkokin sadarwa ya roki shugabannin kungiyar kwadago ta kasar ta NLC, da su fasa shiga yajin aikin kasa baki daya da suka shirya yi daga ranar Talata 4 ga watan nan nan Fabarairu 2025 saboda karin kashi 50 cikin dari na kudin kiran waya da intanet.

A kwanan nan ne hukumar sadarwa ta kasar ta amince da bukatar kamfanonin sadarwa ta kara kudin sadarwa da kashi 50 cikin dari saboda dalilai na karuwar kudin gudanar da harkokin kamfanonin.

Dangane da karin ne kungiyar ta NLC ta lashi takobin shiga yajin aikin kassa baki daya, tana mai kira ga gwamnatin tarayya da majalisun dokoki na tarayya su koma ga tsohon farashin.

Kungiyar ta ce yajin aikin zai zama gargadi ga gwamnati kan hadarin irin wannan karin a kan al’ummar da ke fama da tsadar rayuwa – wadda mafi kankantar albashinta shi ne naira 70,000.

Baya ga karin kudin fetur da abinci da wutar lantarki da kuma sauran wahalhalu da al’ummar ke fama da su, in ji kungiyar kwadagon.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp