fidelitybank

Mu na kira ga gwamnatin Najeriya ta magantu kan kawo karshn kisan da ake yi wa Falasdinawa – Amnesty

Date:

Kungiyar kare hakkin biladam ta Amnesty International ta bukaci gwamnatin Najeriya ta bi sahun sauran kasashen duniya wajen yin allah wadai da kisan kare dangin da israila ke yiwa palasdinawa.

Shugaban kungiyar a Najeriya Isa Sanusi ne yayi wannan kiran yayin gabatar da rahoton kisan kare dangin da israila keyi a matakin kasa a yau litinin a jihar Kano.

Isa Sanusi yace kasashen duniya suna da karfin ikon kawo karshen kisan kan da israila takeyi a gaza domin bata di karfin kasashen duniya ba.

Ya kuma kara da cewa Najeriya tana da matsayin shugaba a Nahiyar Afrika kuma tana da karfin ikon da za’a dauke ta da muhimmanci.

Wannan dai na zuwa kwanaki biyu bayan harin bam din da israila takai akan asibiti na karshe dake cigaba da aiki a Gaza.

Rahoton na Amnesty International ya bayyana “Ma’aikatar Lafiya ta Gaza ta bayyana cewa Palasdinawa da suka rasa rayukansu a sakamakon hare-haren Isra’ila ya kai 42,010, yayin da wasu 97,590 suka jikkata tun bayan fara rikicin a ranar 7 ga Oktoba, 2023. Sai dai ana kyautata zaton cewa adadin wadanda suka mutu na iya karuwa, musamman bayan an gama rikicin, lokacin da masu ceto za su iya gano gawawwakin da ke binne a cikin baraguzan gine-gine.”

Rahoton ya kuma bayyana yara kimanin 13,319 sun mutu.

A halin da ake ciki, dalibai kimanin 625,000 sun kasa samun ilimi tsawon shekara guda, yayin da ake kiyasta cewa kusan kashi 85% na makarantu sun lalace.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp