fidelitybank

Mu na kira ga gwamnatin Najeriya ta magantu kan kawo karshn kisan da ake yi wa Falasdinawa – Amnesty

Date:

Kungiyar kare hakkin biladam ta Amnesty International ta bukaci gwamnatin Najeriya ta bi sahun sauran kasashen duniya wajen yin allah wadai da kisan kare dangin da israila ke yiwa palasdinawa.

Shugaban kungiyar a Najeriya Isa Sanusi ne yayi wannan kiran yayin gabatar da rahoton kisan kare dangin da israila keyi a matakin kasa a yau litinin a jihar Kano.

Isa Sanusi yace kasashen duniya suna da karfin ikon kawo karshen kisan kan da israila takeyi a gaza domin bata di karfin kasashen duniya ba.

Ya kuma kara da cewa Najeriya tana da matsayin shugaba a Nahiyar Afrika kuma tana da karfin ikon da za’a dauke ta da muhimmanci.

Wannan dai na zuwa kwanaki biyu bayan harin bam din da israila takai akan asibiti na karshe dake cigaba da aiki a Gaza.

Rahoton na Amnesty International ya bayyana “Ma’aikatar Lafiya ta Gaza ta bayyana cewa Palasdinawa da suka rasa rayukansu a sakamakon hare-haren Isra’ila ya kai 42,010, yayin da wasu 97,590 suka jikkata tun bayan fara rikicin a ranar 7 ga Oktoba, 2023. Sai dai ana kyautata zaton cewa adadin wadanda suka mutu na iya karuwa, musamman bayan an gama rikicin, lokacin da masu ceto za su iya gano gawawwakin da ke binne a cikin baraguzan gine-gine.”

Rahoton ya kuma bayyana yara kimanin 13,319 sun mutu.

A halin da ake ciki, dalibai kimanin 625,000 sun kasa samun ilimi tsawon shekara guda, yayin da ake kiyasta cewa kusan kashi 85% na makarantu sun lalace.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp