fidelitybank

Mu na jinjinawa ‘yan Najeriya bisa ruriya da su ke yi a wanna lokaci na wahala – Gwamnati

Date:

Gwamnatin Tarayya ta ce, tana yabawa da jajircewar ƴan ƙasar a daidai wannan lokaci da ake fama da matsaloli a sanadiyar gyare-gyaren inganta tattalin arzikin ƙasar da suka ɓullo da su.

Ministan kuɗi da tsare-tsaren tattalin arzikin ƙasar, Wale Edun ne bayyana hakan a lokacin da yake yi wa kwamitin harkokin kuɗi na Majalisar Dattawa jawabi, kamar yadda tashar talabijin na Channels ta ruwaito.

Ya ce an kusa gama da shan wahalar, domin a cewarsa an fara ganin nasara a gyare-gyaren da aka ɗauko.

“Manyan gyare-gyaren guda biyu su ne farashin man fetur da kuɗaɗen ƙasashen waje sun an fara ganin haske. Ina ganin akwai buƙatar mu yanawa jajircewar ƴan Najeriya bisa abubuwan da suka jure domin samun wannan nasarar.”

A nasa ɓangaren, shugaban kwamitin, Sanata Sani Musa sun zauna ne domin sanin ko gyare-gyaren da aka ɗauko suna aiki, ko akasin haka.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp