fidelitybank

Mu na jan kunnen mutanen mazauan Legas – ‘Yan Sanda

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas, ta sha alwashin gurfanar da mutanen da ke yada labaran karya da “labarai masu tayar da hankali” a shafukan sada zumunta da nufin haifar da firgici a jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, Benjamin Hundeyin ne ya bayyana hakan a ranar Litinin.

Hundeyin dai ya na mayar da martani ne dangane da karuwar farfaganda da tsokanar kabilanci a tsakanin masu amfani da shafukan sada zumunta a gabanin zaben gwamna da za a yi a ranar 11 ga watan Maris.

Karanta Wannan: Zan dawo mulki nan ba da jimawa ba a Osun – Oyetola

Ya kuma bayyana cewa ‘yan sanda a jihar sun fara gudanar da bincike a kan al’amura masu alaka da su da nufin gurfanar da wadanda aka samu da laifi a gaban kuliya.

“Hukumar ta fara binciken wannan abin tsoro da nufin kamawa tare da hukunta wadanda aka samu da laifi.

“An yi kira ga mutanen kirki da mazauna jihar da su yi watsi da duk wani nau’i na sakonni, musamman a shafukan sada zumunta da ke nuna labaran karya, karya, da kuma rashin gaskiya da nufin kawo cikas ga zaman lafiya da ake samu a jihar,” in ji Hundeyin.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp