fidelitybank

Mu na jan kunnen mutanen mazauan Legas – ‘Yan Sanda

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas, ta sha alwashin gurfanar da mutanen da ke yada labaran karya da “labarai masu tayar da hankali” a shafukan sada zumunta da nufin haifar da firgici a jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, Benjamin Hundeyin ne ya bayyana hakan a ranar Litinin.

Hundeyin dai ya na mayar da martani ne dangane da karuwar farfaganda da tsokanar kabilanci a tsakanin masu amfani da shafukan sada zumunta a gabanin zaben gwamna da za a yi a ranar 11 ga watan Maris.

Karanta Wannan: Zan dawo mulki nan ba da jimawa ba a Osun – Oyetola

Ya kuma bayyana cewa ‘yan sanda a jihar sun fara gudanar da bincike a kan al’amura masu alaka da su da nufin gurfanar da wadanda aka samu da laifi a gaban kuliya.

“Hukumar ta fara binciken wannan abin tsoro da nufin kamawa tare da hukunta wadanda aka samu da laifi.

“An yi kira ga mutanen kirki da mazauna jihar da su yi watsi da duk wani nau’i na sakonni, musamman a shafukan sada zumunta da ke nuna labaran karya, karya, da kuma rashin gaskiya da nufin kawo cikas ga zaman lafiya da ake samu a jihar,” in ji Hundeyin.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp