fidelitybank

Mu na jajantawa Rasha bisa harin da aka kai mata – Gwamnatin Tarayya

Date:

Najeriya ta aika sakon ta’aziyya tare da jaje ga shugaban ƙasar Rasha Vladmir Putin, kan harin da aka kai wani gidan rawa da ke kusa da birnin Moscow.

Cikin wani sakon X da ya wallafa, Ministan harkokin Najeriya, Yusuf Maitama Tuggar ya ce Najeriya da mutanenta na jajantawa Rasha kan kisan mutanen da aka yi wadanda ba su ji ba, ba su gani ba, da kuma gwamman da aka jikkata.

“Gwamnati da mutanen Najeriya na nuna alhini ga mutanen da wannan mummunan hari ya rutsa da su, muna fatan rahama ga wadanda suka mutu, da fatan samun sauki cikin gaggawa ga mutanen da suka jikkata,” in ji sakon na X.

A gefe guda ma China da India duk sun aika sakonsu na jajantawa ga Putin da mutanen Rasha baki daya. In ji BBC.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp