fidelitybank

Mu na goyon bayan Najeriya a kan Nijar – ECOWAS

Date:

Ƙungiyar bunƙasa tattalin arziƙin ƙasashen Afirka ta Yamma, ECOWAS ta bayyana goyon bayanta ga Najeriya da sauran ƙasashen ƙungiyar kan zargin ɗaukar nauyin ta’addanci da Jamhuriyar Nijar ta yi.

Shugaban mulkin sojin Nijar, Abdourahamane Tchiani dai ya zargi Najeriya da haɗa baki da Faransa domin tayar da ‘rikici’ a ƙasarsa.

A sanarwar da ECOWAS ta fitar, ta ce zarge-zargen na Nijar babu ƙamshin gaskiya a ciki.

“Najeriya ta daɗe tana taimakon ƙasashen Afirka wajen wanzar da zaman lafiya, ba ma a yankin Afirka ta yamma kaɗai ba. Irin nasarorin da dakarun haɗin gwiwa na MNJTF, wadda Najeriya ke kan gaba wajen ɗaukar nauyi ke samu, na ƙara nuna jajircewar ƙasar a nahiyar.

“Wannan ya sa ECOWAS ta ƙaryata zargin cewa wannan ƙasa mai ƙoƙarin jiɓintar lamarin wasu ce za ta ɗauki nauyin ta’addanci,” kamar yadda sanarwar ta nuna.

A ƙarshe ECOWAS ta yi kira ga ƙasashen yankin da su haɗa kai domin wanzar da zaman lafiya a yankin tare da nesantar jifar juna da zarge-zarge.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp