fidelitybank

Mu na gargadin Amurka da Ingila da Faransa tare da Jamus kar su tsoma baki – Iran

Date:

Manyan mutane a Iran sun ci gaba da gargadin Isra’ila game da daukar fansa kan harin makami mai linzami da jiragenta na karshen mako.

Wani babban mai magana da yawun sojojin Iran ya gargadi Amurka da Ingila da Faransa da Jamus da su daina goyon bayan Isra’ila.

Birgediya Janar Abolfazl Shekarchi, kamar yadda kamfanin dillancin labaran IRNA ya ruwaito, za a samu martani mai karfi daga Iran idan Isra’ila ta mayar da martani kan harin da ta kai a karshen mako.

“Muna tunatar da shugabannin kasashen Amurka, Birtaniya, Faransa, da Jamus da su daina tallafawa gwamnatin ta’addanci ta Isra’ila da ke raguwa.

“Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta tabbatar da cewa ba mai yaki ba ce kuma ba ta neman yada yakin.

“Amsar za ta yi ƙarfi idan gwamnatin ta aiwatar da wani mummunan aiki mai tsanani.

A cikin dare wani babban jami’i ya shaida wa Al Jazeera cewa Iran tana da zabin da dama da za ta yi amfani da ita a kan Isra’ila, yana mai kara da cewa “cin zarafi da haukarta ga Iran ba zai yi tasiri ba.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan FalasÉ—inawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...
X whatsapp