fidelitybank

Mu na bukatar dala miliyan 910 don tallafawa Najeriya – UNICEF

Date:

Majalisar Dinkin Duniya ta ce, tana buƙatar dala miliyan 910 domin shawo kan matsalar jin ƙai a arewa maso gabashin Najeriya.

Hakan na zuwa ne bayan rahoton haɗin guiwa da gwamnatin tarayya da majalisar dinkin duniya suka fitar a watan Nuwanba na 2024 wanda ya nuna cewa ƙasar na fuskantar matsalar yunwa, inda mutane sama da miliyan 30 aka yi hasashen cewa za su fuskanci ƙarancin abinci a 2025.

A wajen taron ƙaddamar da kundun tsare-tsaren ayyukan jin ƙai na arewa maso gabas da ya gudana a jiya Alhamis a Abuja, MDD ta jaddada cewa “Mutane kusan miliyan takwas na buƙatar agaji a jihohin, Borno da Adamawa da Yobe, inda ke akwai mutane miliyan 2.3 da suka rasa muhallansu.

MDD ta ce rikicin da ake fuskanta a ƙasashen Ukraine da Gaza da Sudan ne suka dauke hankalin duniya daga na arewa maso gabashin Najeriya.

A cewar takardun Majalisar Dinkin Duniya, bukatar kudi da ake da ita a yanzu ya sanya matsalar jin ƙai a arewa maso gabas ta zama mafi tsada a yammaci da tsakiyar Afirka; kuma mai yiwuwa ya zarce na Chadi, Mali, Burkina Faso, da Nijar. In ji BBC.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaƙi – Thailand

Thailand ta gargaɗi cewa rikicinta da Cambodia na iya...

Isra’ila da Amurka sun soki Faransa na amincewa da kafuwar ƙasar Falasɗinawa

Isra'ila da Amurka sun yi Allah-wadai da matakin da...

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe...

Ministan harkokin jin ƙai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...
X whatsapp