fidelitybank

Mu na bincika yadda aka dangwala kuri’a kafin fara zaben Kogi – INEC

Date:

Hukumar zaɓe ta ƙasa a Najeriya, Inec, ta ce tana bincike kan ƙorafin da aka kan wasu takardun rubuta sakamakon zaɓe da aka cike tun kafin fara kaɗa ƙuri’a a jihar Kogi.

“Hukumar na ɗaukar wannan lamari da muhimmanci,” in ji ta cikin wani saƙon X.

“Manyan jami’anmu da aka tura jihar na bincike game da lamarin, kuma za mu bayyana matakin da muka ɗauka nan take.”

Cikin wani saƙo da ta wallafa a shafinta na X, Ƙungiyar sa-ido kan zaɓuka da kyautata dimokuraɗiyya ta Yiaga Africa ta ce lamarin ya faru ne a rumfar zaɓe mai lamba PU 004, Eni Ward da ke ƙaramar hukumar Ogori/Magongo.

Ƙungiyar ta wallafa wani hoto da ake zargin na sakamakon zaɓen rumfar ne da aka riga aka cike, tana mai kira ga hukumar zaɓe ta Inec da ta bincika lamarin.

Shi ma ɗan takarar gwamnan Kogi na PDP, Sanata Dino Melaye, ya yi irin wannan zargi cikin wani bidiyo da ya wallafa.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp