fidelitybank

Mu na aiki sosai domin yankin Arewa ya samu wutar lantarki – TCN

Date:

Kamfanin rarraba wutar lantarki na Najeriya (TCN) ya ce yana aiki tukuru wajen ganin an gayra wutar lantarki a arewacin Najeriya, duk da irin kaulubale na rashin tsaro da ake fuskanta a yankin.

Cikin wata sanarwa da mai magana da yawun kamfanin, Ndid Mbah ya fitar, ya ce matsalar da ake samu na rashin wutar lantarki a jihohi da dama na arewa ya faru ne sakamkon lalata layin bayar da wuta na Shiroro-Mando – wanda shi ke samar da wuta a faÉ—in yankin.

“Kalubale na rashin tsaro a yankin na janyo tsaiko wajen kammala aikin gyara layin da kuma mayar da wuta nan take,” in ji TCN.

Kamfanin ya ce ya É—auki matakin wucin gadi na amfani da layin wutar lantarki na Ugwuaji-Apir mai karfin megawatt 330 don samar da wuta, sai dai shi ma ya samu matsala.

TCN É—in ya ce yana aikin haÉ—in gwiwa da ofishin mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro domin ganin an kai ga wuraren da aka lalata layukan wuta don gyara su cikin gaggawa.

“Hakan yana da muhimmanci domin kare rayuka yayin aikin gyara layukan wutar lantarkin,” a cewar kamfanin.

Don haka ya buÆ™aci al’ummar yankin da su Æ™ara hakuri saboda suna sane da irin tasirin da rashin wutar ya janyo musamman ga rayuwar yau da kullum.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp