fidelitybank

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Date:

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana cewa wasu mutanen da marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya naɗa, sun ci amanar yardar da ya yi musu.

Ya ce lamarin ya janyo taɓarɓarewar batun cin hanci da rashawa a lokacin mulkinsa.

Bagos ya bayyana haka ne a cikin shirin siyasa na Politics Today na gidan talabijin na Channels ranar Talata, jim kaɗan bayan binne tsohon shugaban a garin mahaifarsa ta Daura.

“Buhari ya naɗa mutane ne da ya yarda da su waɗanda kuma yake tsammanin za su taimaka mi shi lokacin mulki, amma suka ci amanarsa daga baya.

“Buhari mutumin kirki ne kuma dattijo mai nagarta mai yaƙi da rashawa da son tabbatar da gaskiya – sai dai ba haka mutanen da ya naɗa suke ba, inda a yau za ka ga wasu da aka naɗa lokacin mulkinsa suna fama da shari’a kan zargin cin hanci,” in ji tsohon ɗan majalisar wakilan.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp