fidelitybank

Mota Tifa ta yi ajalin ma’aikaciyar gidan rediyon Nigeria Info a Abuja

Date:

Wata babbar mota mai cike da yashi ta yi karo da wata mota da ke tafiya a kan titin filin jirgin sama a Lugbe, Abuja, a ranar Litinin din da ta gabata, inda ta kashe wata mai gabatar da gidan rediyon, Deborah Ohamara.

A cewar wani ma’abocin Facebook, Nten Ekpang, wanda ya bayyana yadda hadarin ya faru, “Mota ta bugi Deborah Ohamara daga baya a lokacin da take tuki, sai ta kutsa cikin wata tirela mai motsi. Ta mutu ne sakamakon raunukan da ta samu daga hadarin.”

Da yake tabbatar da mutuwar Ohamara, Nigeria Info 95.1 FM ta rubuta, “Muna cikin alhini na sanar da rasuwar Deborah Ohamara (Debbie) wata haziki kuma mai son yada labarai tare da Najeriya Info Abuja.

“Ohamara, ma’aikaciyar Nigeria Info 95.1 FM Abuja, tana tuki daga kan titin filin jirgin sai wata mota ta buge motarta daga baya kuma ta kutsa cikin motar.”

Lamarin wanda ya faru da karfe 3 na yammacin ranar Litinin, ya haifar da cunkoson ababen hawa a kan babbar hanyar.

Ohamara, wanda aka fi sani da lambar zinariya ta Naija Info, wanda ya fito daga jihar Cross River.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp