fidelitybank

Morocco ta kai banton ta wasan daga da na ƙarshe a karo na farko

Date:

A karon farko Morocco ta kai wasan daf da na kusa da na karshe, bayan da ta yi nasara a kan Sifaniya a bugun fenariti a Gasar Cin Kofin Duniya da Qatar ke karbar bakunci.

Tawagogin biyu sun buga minti 90 ba ci daga nan aka yi karin minti 30, sannan aka kai minti 120 ba ci aka je bugun daga kai sai mai tsaron raga.

Abdelhamid Sabiri ya fara ci wa Morocco kwallo, sai Sifaniya ta barar da daya ta hannun Pablo Sarabia.

Hakim Ziyech na Morocco ya kara na biyu, sai Carlos Sole daga Sifaniya ya kasa cin wadda ya buga.

Sai dai kuma Badr Benoun ya kasa ci wa Morocco ta uku, kenan tawagar Afirka ta ci biyu kenan.

Sifaniya ta buga ta uku ta hannun kyaftin, Sergio Busquet, amma Bono ya tare, wanda ya hana ta Sole shiga raga.

Achrat Hakimi ne ya buga na uku ya kuma zura a raga, inda Morocco ta kai zagayen gaba da ci 3-0.

Morocco za ta kara da duk wadda ta yi nasara tsakanin Portugal da Switzerland ranar Asabar a fafatawar Quarter finals.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp