fidelitybank

Mnagwagwa ya sake zama shugaban ƙasar Zimbabwe

Date:

Hukumar zaben Zimbabwe ta ayyana shugaba, Emmerson Mnangagwa, a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasar da aka gudanar da kashi 53 na ƙuri’un da aka kaƙa.

Mnangagwa ya doke babban abokin hamayyarsa Nelson Chimasa wanda ya samu kashi 44 na ƙuri’un.

Masu sanya idanu daga EU a zaɓen sun ce an yi amfani da rikici da razanarwa wajen tsoratar da masu zaɓe.

Babbar jam’iyyar adawa ta ki sanya hannu a kan takardar sakamakon zaben, sannan ta kaurace wa wajen da aka bayyana sakamakon zaben.

Tun da farko kafofin yada labaran ƙasar sun ruwaito cewa jam’iyyar Mista Mnangagwa ta samu nasarar lashe kashi biyu cikin uku na kujerun majalisar dokokin kasar.

Shugaban ƙasar zai fuskanci sabbin matsalolin da suka dabaibaye ƙasar ciki har da hauhawar farashi da rashin aikin yi da kuma cin hanci.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp