fidelitybank

Ministan tattalin arziki ya yi murabus

Date:

Ministan tattalin arziki na Argentina, Martin Guzman, ya yi murabus, sakamakon ɓarakar da ta kunno kai a gwamnatin haɗaka, kan yadda ake tafiyar da matsalar tattalin arzikin da kasar ke fama da ita.

A watan Maris da ya wuce, Mista Guzman, ya cimma yarjejeniya da asusun bada lamuni na duniya IMF kan biyan makudan bashin da ake bin kasar, dala biliyan 44, hakan na nufin za a rage kuɗaɗen da ake kashewa wanda daman Argentina na fama da matsalar.

Amma a lokacin mataimakiyar shugaban kasa mai karfin fada aji Cristina Fernandez de Kirchner ta ki amincewa da hakan tana son kara kashe kudi domin magance talauci.

A wata wasika da ya aike wa shugaba Alberto Fernandez, Mista Guzman ya ce wanda zai gaje shi ya na bukatar hadin kan daukacin gwamnati. In ji BBC.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp