fidelitybank

Ministan tarayya ya gayyaci taron gaggawa kan rashin tsaro

Date:

Ministan babban birnin tarayya, Malam Mohammed Bello, ya kira taron gaggawa na kwamitin tsaro na babban birnin tarayya Abuja, kan yadda za a samar da dabarun yaki da ta’addanci da garkuwa da mutane da fashi da makami a Abuja da kewaye.

Taron ya kuma samu halartar karamar ministar babban birnin tarayya, Dakta Ramatu Tijani-Aliyu da dukkan shugabannin hukumomin tsaro na babban birnin tarayya Abuja.

Babban mataimaki na musamman ga Ministan Tsaro na Babban Birnin Tarayya Abuja, Ambasada Habu Habu Saliu Mohammed da Kwamishinan ’Yan sandan Babban Birnin Tarayya, Babaji Sunday ne suka bayyana wa manema labarai bayan kammala taron.

Ya kara da cewa, jami’an tsaro sun kuma kuduri aniyar yin iyakacin kokarinsu don ganin an kawo karshen lamarin.

Kwamishinan ‘yan sandan ya ce, dukkan shugabannin jami’an tsaro za su sake ganawa a ofishinsa a ranar Litinin don ci gaba da dabarun abin da aka tattauna a taron gaggawar.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp