fidelitybank

Ministan shari’a Abubakar Malami na neman takarar kujerar Gwamna a 2023

Date:

Ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami, ya bayyana aniyar sa ta tsayawa takarar gwamna a jihar sa a shekarar 2023.

Malami wanda ya bayyana a gaban magoya bayan sa a jihar Kebbi ya yi alkawarin ba zai ci amana su ba.

“Idan Allah cikin rahamarSa, kuma komai ya tafi daidai, ni a matsayina na dan siyasa zan tsaya takarar Gwamnan Jihar Kebbi. Ina neman goyon bayan ku.

“Ina so in sanar da cewa lallai zan tsaya takara, kuma a don haka ina dogara ga addu’o’in ku da goyon bayan ku, domin mu yi aiki tare da tsira tare. Ba ni da tarihin cin amana kuma ba zan ci amanar ku mutane ba. Zan yi muku aiki,” ya shaida wa magoya bayansa a harshen Hausa, a wani faifan bidiyo da aka gani a ranar Litinin.

A cewar jaridar Thisday, Babban Lauyan Najeriya, ya yi nuni da cewa shugabanni na bukatar mabiya kuma mabiya su kuma suna bukatar shugabanninsu domin ganin ‘yan kasa sun amfana, kamar yadda ya yi alkawarin yin aiki ba dare ba rana domin juya rayuwar ‘yan kasa.

A baya dai Malami ya shaidawa abokansa na kusa aniyarsa ta tsayawa takarar zaben jihar Kebbi.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp