fidelitybank

Minista ya bukaci ‘yan Jarida su yi amfani da fahimtar su daidai da mutane

Date:

Ministan yada labarai da wayar da kai na kasa, Alhaji Muhammad Idris Malagi, ya bukaci shugabannin hukumomi masu yada labarai da kafafen yada labarai da su kyautata aikinsu ta hanyar amfani da sabon ma’aunin fahimtar hallayar masu hulda da kafafen yada labarai musamman rediyo da talbijin.

Ministan dai na wannan bayani ne a lokacin kaddamar da wannan sabon mizani wanda kwararru da masana suka kwashe dogon lokaci suna bincike kuma suka mika shi ga gwamnatin tarayya.

Mizanin mai shafi 182 wanda zai maye gurbin tsohon tsarin ya mayar da hankali ne kan yawan mutanen da suke mu’amila da kafafen watsa labaran kasar.

Ministan ya yi kira ga shugabannin gidajen watsa labarai da hukumar tallace-tallace da su ci moriyar tsarin ta hanyar sanin hakikanin mutanen da ke mu’amila da su, inda kuma hakan zai ba su kudin shiga.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp