fidelitybank

Minista ta ajiye aikin ta saboda lafiyar mijin ta

Date:

Ministar harkokin waje ta kasar Belgium ta ce za ta ajiye aikint ana wani lokaci domin kulawa da mijinta wanda ke jinyar cutar kansar kwakwalwa.

Sophie Wilmes wadda ke rike da mukamin mataimakiyar firaministar kasar ta ce za ta dauki hutu “zuwa karshen watanni masu zafi” inda a lokacin ita da ‘yan uwanta za su sake duba halin da mijin nata ke ciki kafin ta yanke shawarar abin da za ta yi.

Cikin wata sanarwa da ya fitar, firaministan kasar Alexander De Croo ya bayyana zabin da Ms Wilmes ta yi a matsayin wanda ya kamata “kowa ya mutunta”.

Sai dai ministar ba za ta sauka daga mukamin nata ba baki daya, amma za ta mika ayyukanta ga wasu ministocin.

Ms Wilmes da mijinta Chris Stone dan asalin kasar Australia sun yi aure ne a 2009, kuma suna da ‘ya’ya uku.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp