fidelitybank

Mijina ba matsafi ba ne – Matar Tinubu

Date:

Uwargidan shugaban kasa Remi Tinubu, ta ce gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta mayar da hankali a kan gyara matsalolin Najeriya, inda ta amsa cewa mijinta ba matsafi ba ne.

Ta bayyana haka ne lokacin da ta halarci addu’o’in coci a wani bangare na bikin cikar Najeriya shekara 63 da samun ‘yancin kai.

Remi Tinubu ta ce gwamnatin mijinta ta gaji dumbin matsaloli. Amma ta nanata cewa gwamnatin Tinubu ta zo da niyyar gyara matsalolin da ke damun Najeriya.

“Ba mu zo nan, don mu yi ta dora laifi a kan wata gwamnati ba, sai don gyara barnar da aka yi,” ta fada a babbar cocin kasar da ke Abuja ranar Lahadi.

“Mijina ba mai siddabaru ba ne. Zai tsaya tsayin daka ya yi aiki – kuma na yi imani sannan ina fatan cewa za ku yi amanna da wannan gwamnati.

Mafi kyawun alherai suna nan tafe gare ku,” uwargidan shugaban kasar ta ce.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp