fidelitybank

Mijina ba matsafi ba ne – Matar Tinubu

Date:

Uwargidan shugaban kasa Remi Tinubu, ta ce gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta mayar da hankali a kan gyara matsalolin Najeriya, inda ta amsa cewa mijinta ba matsafi ba ne.

Ta bayyana haka ne lokacin da ta halarci addu’o’in coci a wani bangare na bikin cikar Najeriya shekara 63 da samun ‘yancin kai.

Remi Tinubu ta ce gwamnatin mijinta ta gaji dumbin matsaloli. Amma ta nanata cewa gwamnatin Tinubu ta zo da niyyar gyara matsalolin da ke damun Najeriya.

“Ba mu zo nan, don mu yi ta dora laifi a kan wata gwamnati ba, sai don gyara barnar da aka yi,” ta fada a babbar cocin kasar da ke Abuja ranar Lahadi.

“Mijina ba mai siddabaru ba ne. Zai tsaya tsayin daka ya yi aiki – kuma na yi imani sannan ina fatan cewa za ku yi amanna da wannan gwamnati.

Mafi kyawun alherai suna nan tafe gare ku,” uwargidan shugaban kasar ta ce.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp