fidelitybank

Miji na zai kyautatawa mata da matasa – Matar Atiku

Date:

Gimbiya Rukaiya Atiku Abubakar, matar tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ta bayyana cewa mijin ta ne kadai ke da goyon bayan mata.

A cewarta, saboda haka ne tsohon mataimakin shugaban kasar ya ware dala biliyan 10 domin karfafawa mata da matasa idan har aka zabe shi kan karagar mulki.

Rukaiya tare da sauran mambobin kungiyarta PRACO, sun je jihar Bauchi ne a ranar Talatar da ta gabata domin gudanar da gangamin goyon bayan matan Arewa maso Gabas ga mijinta, Atiku Abubakar.

“Mijina, Atiku Abubakar, shi ne dan takarar shugaban kasa daya tilo a zaben 2023 mai gabatowa wanda ke goyon bayan shigar mata da matasa a harkokin mulki.

“A kan haka ne ya yi alkawarin ware dala biliyan 10 don karfafa matasa da mata,” in ji ta.

Rukaiya, daya daga cikin matan dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a 2023, ta taka rawa sosai a yakin neman zaben Atiku na zabe mai zuwa.

Ta yi alkawarin cewa idan Atiku ya zama shugaban kasa, zai yi aiki don samar da mafita ga dimbin matsalolin da suka shafi ci gaban mata.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp