fidelitybank

Messi ya zarce Ronaldo a cin ƙwallaye

Date:

Dan wasan gaba na Paris Saint-Germain, Lionel Messi, a ranar Asabar, ya zarce tarihin kyaftin din Al-Nassr, Cristiano Ronaldo, yayin da ya ci kwallo a karawar da suka yi da OGC Nice a gasar Ligue 1 ta Faransa a waje.

Messi ne ya zura kwallo a raga a minti na 26 da fara wasan, wanda hakan ya baiwa ‘yan wasan na Paris nasara.

A yanzu dai dan wasan da ya lashe kofin duniya na kasar Argentina ya zura kwallaye 702 a manyan kungiyoyin Turai biyar, wanda ya zarce Ronaldo daya.

Messi ya kai matsayin a wasanni 105 a kasa da tsohon dan wasan Manchester United da Real Madrid.

Dan wasan mai shekaru 35 ya zura kwallaye 672 a wasanni 778 a lokacin yana Barcelona.

Dan wasan wanda ya lashe kyautar Ballon d’Or sau bakwai a yanzu ya ci wa PSG kwallaye 30, inda ya buga wasanni 68 ciki har da wasan Nice.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp