fidelitybank

Messi ya zama na uku da ya zuwa ƙwallaye fiye da 100 a raga

Date:

Lionel Messi ya zama dan wasa na uku da ya wuce kwallaye 100 a duniya.

Dan wasan mai shekaru 35 ya ci hat-trick a wasan da Argentina ta doke Curacao da ci 7-0 a wasan sada zumunci a ranar Talata.

Kwallaye uku da Messi ya ci ya kai 102.

Shahararren dan wasan na Paris Saint-Germain Messi, ya ci kwallaye 100 a wasa na 174 da ya buga wa kasarsa, bayan da ya ci kwallo ta 99 a duniya kuma ta 800 a rayuwarsa a wasan da suka doke Panama da ci 2-0 a ranar Alhamis din da ta gabata.

Messi, ya ci gaba da zama na uku a jerin wadanda suka fi kowa zura kwallaye a duniya, bayan Cristiano Ronaldo na Portugal, wanda yanzu yake da 120 da Ali Daei na Iran, wanda ya ci 109 kafin ya yi ritaya a 2007.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp