fidelitybank

Messi ya zama jakadan Saudiyya

Date:

Ministan yawon bude idanu da shakatawa na Saudiyya, Ahmed Al-Khateeb, ya sanar da cewa, fitattaccen dan wasan kwallon kafar nan a duniya Loinel Messi, ya zama jakadan yawon bude idanu da shakatawa na kasar.

Messi ya samu kyakkyawar tarba a lokacin da ya isa filin jirgin saman Sarki Abdulziz da ke Jidda a ranar Litinin.

Dan wasan kwallon kafar ya samu rakiyar takwaransa Leonardo Paredes, dan waasan tsakiya na kungiyar Paris Saint-Germain da sauran abokansa.

Da yake maraba da zuwan Messi, a shafinsa na tuwita, ministan yawon bude idanun ya ce, “A yau muna maraba da zuwan Lionel Messi da abokansa zuwa Saudiyya.

Muna taya ka murnar cewa za ka ga dumbin dukiyar da ke jibge a Bahar Maliya da kuma kayayyakin tarihin da ke kasarmu.

Ba wannan ne zuwansa na farko ba, kuma ba shi ne na karshe ba, sannan ina farin cikin sanar da cewa a yanzu Messi ya zama jakadan yawon bude idanu da shakatawa a ma’aikatar yawon bude idanu ta Saudiyya. In ji BBC.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp