fidelitybank

Messi ya sauka a birnin Barcelona da ƴan komatsan sa

Date:

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint-Germain, Lionel Messi, ya sauka a birnin Barcelona yayin da jita-jitar komawar sa Camp Nou ke kara kamari.

A cewar babban dan jarida Gerard Romero fitaccen dan wasan na Argentina ya sauka a birnin na Kataloniya, wanda ya kara dagula jita-jita.

Shahararren dan jaridar ya kara da cewa wannan ba ziyarar ta yau ba ce ga gwarzon dan wasan da ya lashe kofin duniya, kamar yadda BarcaWorldwide ta wallafa a shafin Twitter.

Ya bayyana cewa Messi yana Barca tare da iyalansa da kuma kaya masu yawa.

“Wannan ba ziyarar ta yau da kullun ba ce ga Messi a Barcelona kamar yadda Pepe Costa (na hannun dama na Messi) ke ɗauke da akwatuna 15. Dangane da ziyarar da ya kai a baya, Leo Messi ya fita ta wata kofa ta daban a filin tashi da saukar jiragen sama a wannan karon domin kada kowa ya gani a Barcelona.

“Lionel Messi ya fi kusa da komawa Barcelona. Dole ne mu sanya ido a cikin kwanaki masu zuwa saboda akwai motsi da ka iya faruwa.”

Kwantiragin Messi a Princes des Parc za ta kare ne a karshen kakar wasa ta bana, kuma tattaunawa kan sabunta ta na neman yin tsami, inda Barcelona ke son dawo da tarihinta kyauta.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp