fidelitybank

Messi ya na hanyar kamo Maradona

Date:

Kyaftin din Argentina, Lionel Messi, zai samu damar karya tarihi guda biyu da marigayi Diego Maradona ya rike a gasar cin kofin duniya ta FIFA 2022 a Qatar.

A halin yanzu Messi ya buga wasanni 19 a gasar cikin shekara hudu.

Wanda ya lashe kyautar Ballon d’Or sau bakwai yana bayan Maradona wasanni biyu, wanda ke rike da tarihin mafi yawan yawan wasannin da dan kasar Argentina ya buga a gasar cin kofin duniya.

Dan wasan mai shekaru 35 kuma ya taimaka an zira wasa biyar kuma yana bukatar karin hudu domin ya zarce taimakon takwas da Maradona ya yi a gasar.

Ku tuna cewa biyar daga cikin taimakon tallafin kwallaye takwas da Maradona ya yi musamman sun zo ne a cikin a gasar 1986, inda gwarzon Napoli ya taimaka wa Argentina ta lashe gasar cin kofin duniya.

A halin yanzu, Argentina tana rukunin C a gasar cin kofin duniya ta bana kuma za ta kara da kasashe irin su Saudi Arabiya da Mexico da Poland.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp