fidelitybank

Messi ya magantu a kan mokamarsa

Date:

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint-Germain, Lionel Messi, ya ce ba zai yi sha’awar komawa aiki ba idan ya yi ritaya.

Gasar cin kofin duniya ta 2022 zai kasance karo na biyar da Argentina za ta buga, kuma Messi yana sa ran zai zama na karshe. Dan wasan mai shekaru 35 a yanzu ya yi magana game da rayuwa bayan buga kwallon kafa.

Messi ya ce baya tsammanin bin tafarkin Frank Rijkaard, Pep Guardiola, da Luis Enrique, wadanda a karkashinsu ya lashe kofin zakarun Turai hudu a tsohuwar kungiyarsa ta Barcelona.

“Ban yi niyyar zama koci da gaske ba, amma [tsohon kocin Real Madrid Zinedine] Zidane ya fadi haka kuma, bayan haka, ya zama koci kuma ya lashe gasar zakarun Turai sau 3,” in ji Messi ga Star+.

“Ina son daraktan wasanni, ginin kungiya, rakiyar masu horarwa, amma ban tabbata ba.”

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...
X whatsapp