fidelitybank

Messi ya kuma kai Inter Miami wasan ƙarshe sau biyu

Date:

Inter Miami ta kai wasan karshe, karo na biyu, bayan da Lionel Messi ya koma MLS cikin watan Yuli.

Dan wasan gaban Argentina, mai shekara 36, ​​ya bayar da ƙwallo aka ci har sau biyu a wasan da Inter Miami ta kara da FC Cincinnati a gasar US Open, wanda aka tashi 3-3 bayan ƙarin lokaci.

Wannan dai shi ne karon farko da Messi ya kasa zura kwallo a raga tun da ya koma Inter Miami.

Amma ya samu nasarar zura ƙwallo a bugun fenareti , inda suka tashi da ci 5 – 4 a wasan da aka buga a filin wasa na Ohio.

A ranar Asabar Inter Miami ta lashe kofinta na farko bayan doke Nashville a wasan ƙarshe na kofin League.

Wannan shi ne babban kofin na farko da kungiyar ta samu tun lokacin da aka kafa ta a shekarar 2020.

A yanzu kungiyar za ta buga wasan ƙarshe a gasar cin kofin US Open karon farko, gasar kwallon kafa mafi daɗewa kuma mafi shahara a Amurka, wadda aka fara tun shekarar 1913.

Miami ba ta yi rashin nasara ba a wasanni takwas bayan da ta sayi Messi da takwarorinsa na Barcelona Sergio Busquets da Jordi Alba.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp