fidelitybank

Messi ba shi da da’a wajen girmama nagaba da shi – Mai PSG

Date:

Shugaban Paris Saint-Germain, Nasser Al-Khelaifi ya zargi Lionel Messi da rashin “girmama” kulob din Ligue 1 bayan tafiyarsa a watan Yuni 2023.

Messi ya amince a watan Satumban da ya gabata cewa ya ji haushin yadda PSG ba ta karrama shi ba bayan bajintar da ya yi a gasar cin kofin duniya a 2022.
“Ba mugun mutum ba ne amma ba na son shi.

“Zan ce, ba don shi kaɗai ba amma ga kowa da kowa, muna magana lokacin da muke wurin, ba lokacin da muka tafi ba. Wannan ba salon mu bane…

“Ina matukar girmama shi [Messi] amma idan wani yana son yin magana mara kyau game da Paris Saint-Germain daga baya, hakan ba shi da kyau. Wannan ba girmamawa ba ne, ”Al-Khelaifi ya fada wa RMC Sport.

Messi ya zura kwallaye biyu a wasan karshe da Faransa a Qatar.
Ya kuma rama fanareti a bugun daga kai sai mai tsaron gida inda Argentina ta ci 4-2 a bugun fenariti.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp