fidelitybank

MDD ta nemi Isra’ila ta tsagaita wuta a Gaza

Date:

Majalisar Dinkin Duniya ta sake jaddada kiranta na neman tsagaita bude wuta cikin gaggawa a Gaza.

Wata Sanarwar a madadin shugabannin hukumomin Majalisar Dinkin Duniya goma sha daya, tare da ƙungiyoyin agaji guda shida, ta bukaci Isra’ila da ta kare fararen hula tare da ba da damar shigar da ƙarin abinci da ruwa da magunguna da kuma mai zuwa Gaza.

Ta ce an yi wa jama’ar Gaza kawanya tare da hana su samun abubuwan da ake bukata na rayuwa.

Ta ce salwantar rayukan ma’aikata 88 na hukumar kula da ‘yan gudun hijirar Falasdinnawa ta Majalisar Dinkin Duniya shi ne mafi girman mace-macen da Majalisar Dinkin Duniya ta fuskanta a yaki daya.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp