fidelitybank

MDD: Gwamnatin Borno ta haramta jin kai a jihar

Date:

Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya haramta wa kungiyoyi masu aikin jin-kai bayar da agajin abinci ko wasu kayayyaki ga ’yan gudun hijirar a jihar.

Gwamna Babagana Zulum ya bayyana hakan ne a wata wasika da ya aike wa kungiyoyin ta hannun Ofishin kula da ayyukan jin-kai na Majalisar Dinkin Duniya.

Wasikar ta bukaci masu aikin agajin da su mayar da hankali wajen bunkasa harkokin dogaro da kai tare da rufe bayar da tallafin kayan abinci.

Gwamnati ta kuduri aniyar rufe dukkan sansanonin ’yan gudun hijira da aka kafa a hukumance a Maiduguri a watan Disamba.

Gwamnan ya kara da cewa shirin rufe sansanonin ’yan gudun hijirar ya kunshi taimaka wa jama’a su tsaya da kafafunsu.

Zuwa yanzu dai Gwamnatin Jihar ta Borno ta rufe sansanonin ‘yan gudun hijira guda hudu a Maiduguri, ta kuma sake tsugunar da mutanen da ke wuraren a garuruwansu na asali. A cewar Aminiya.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp