fidelitybank

MDD: Gwamnatin Borno ta haramta jin kai a jihar

Date:

Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya haramta wa kungiyoyi masu aikin jin-kai bayar da agajin abinci ko wasu kayayyaki ga ’yan gudun hijirar a jihar.

Gwamna Babagana Zulum ya bayyana hakan ne a wata wasika da ya aike wa kungiyoyin ta hannun Ofishin kula da ayyukan jin-kai na Majalisar Dinkin Duniya.

Wasikar ta bukaci masu aikin agajin da su mayar da hankali wajen bunkasa harkokin dogaro da kai tare da rufe bayar da tallafin kayan abinci.

Gwamnati ta kuduri aniyar rufe dukkan sansanonin ’yan gudun hijira da aka kafa a hukumance a Maiduguri a watan Disamba.

Gwamnan ya kara da cewa shirin rufe sansanonin ’yan gudun hijirar ya kunshi taimaka wa jama’a su tsaya da kafafunsu.

Zuwa yanzu dai Gwamnatin Jihar ta Borno ta rufe sansanonin ‘yan gudun hijira guda hudu a Maiduguri, ta kuma sake tsugunar da mutanen da ke wuraren a garuruwansu na asali. A cewar Aminiya.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp