fidelitybank

Mbappe da Bellingham sun ji rauni – Ancelloti

Date:

Real Madrid za ta buga Copa del Rey ba tare da Kylian Mbappe da Jude Bellingham ba, in ji koci Carlo Ancelotti.

Ranar Laraba Laganes za ta karɓi bakuncin Real Madrid a Copa del Rey zagayen kwata fainals.

Mbappe da Bellingham za su bi sawun masu jinya a ƙungiyar da suka haɗa da Eduardo Camavinga da David Alaba da Antonio Rudiger da kuma Eder Militao da Dani Carvajal da suka daɗe suna jinya.

Mbappe ƙyaftin ɗin tawagar Faransa, mai shekara 26 ya ci ƙwallo 21 a wasa 33 tun bayan da ya koma Santiago Bernabeu a kakar nan daga PSG.

Shi kuwa Bellingham ɗan ƙwallon tawagar Ingila, mai shekara 21 ya zura ƙwallo 10 a wasa 30 a ƙungiyar ta Sifaniya.

Madrid, wadda take ta ɗaya a kan teburin La Liga da maki 49 bayan wasa 22 tana da tazarar maki ɗaya tsakaninta da Atletico Madrid ta biyu, Barcelona ce ta uku.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp