fidelitybank

Mazauna Iran ƴan waje ku gaggauta barin ƙasar – Turai

Date:

Ƙasashen Faransa da Netherlands sun bai wa jama’arsu shawara da su fice daga Iran sakamakon yiwuwar tsare su ba bisa ƙa’ida ba.

Kiran na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da gudanar da jerin zanga-zangar nuna ƙin jinin gwamnati a Tehran, babban birnin ƙasar.

An tsare wasu ƴan Faransa biyu tun a watan Mayu, inda a ranar Alhamis suka amsa cewa su ƴan leƙen asiri ne da ke tattara bayanai a gidan talabijin ɗin ƙasar.

An shafe kimanin mako uku ana zanga-zanga a fadin Iran bayan wata matashiya ta rasu a hannun ƴan sanda.

Sai dai hukumomin na Iran sun alaƙanta rasuwar matar da rashin lafiya mai tsawo wadda dama can ta daɗe tana fama da ita a rayuwarta, inda suka ce ba wai dukanta aka yi a ka ba kamar yadda ake ta yayatawa.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp