fidelitybank

Mazauna Chikun sun tare hanyar Kaduna zuwa Abuja

Date:

Mazauna garin Goningora da ke karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna, sun tare hanyar Abuja zuwa Kaduna, sakamakon harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummarsu.

‘Yan ta’addan masu zubar da jini sun kai wa al’umma hari a daren ranar Laraba, inda suka kashe akalla mutane biyu, yayin da wasu bakwai suka yi garkuwa da su.

A fusace da faruwar lamarin, mazauna garin sun fito kan tituna a safiyar ranar Alhamis, inda suka tare babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna.

Wannan ci gaban ya haifar da cunkoson ababen hawa a kan titin, lamarin da ya sa masu ababen hawa da matafiya da dama suka makale.

Harin na baya-bayan nan da aka kai kan al’ummar Goningora ya zo ne kwanaki bakwai bayan da sojoji suka kashe wani fitaccen sarkin ‘yan bindiga, Boderi Isyaku da wasu mayakansa a karamar hukumar Chikun.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp