fidelitybank

Maza 2 sun shiga hannun hukuma da zargin garkuwa da kisa a Bauchi

Date:

Jami’an hukumar tsaro ta Civil Defence a Jihar Bauchi, sun kama wasu maza biyu bisa zargin yin garkuwa da kashe wata yarinya ‘yar shekara biyar bayan karbar kudin fansa a hannun iyayenta.

Yayin gabatar da wadanda ake zargin gaban manema labarai a hedikwatar NSCDC da ke Bauchi a ranar Litinin, kwamandan jihar, Nuruddeen Abdullahi, ya ce mutanen sun yi garkuwa da yarinyar ne a kofar gidansu, inda suka tafi da ita karkashin wata gada suka shake ta suka saka ta cikin buhu duk da cewa sun karbi kudin fansa a wajen iyayenta.

Rahotanni sun ce daya daga cikin wadanda suka yi garkuwa da yarinyar makwabcinsu ne.

Yarinyar mai suna Khadija, makwabcin nasu ya sace tane a lokacin da take wasa a kofar gida, inda da farko ya nemi a bashi kudin fansa naira miliyan daya, amma daga bisani aka tsaya a kan naira dubu 150.

Lamarin dai ya faru ne a garin Na Rabi, da ke Bauchi.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp