fidelitybank

Mayakan Boko Haram na ci gaba da mika wuya a Najeriya

Date:

Mayakan Boko Haram na ci gaba da mika wuya ga sojojin Najeriya, wanda a yanzu haka sun kai 470.

Rahotanni na nuni da cewa, daga cikin mayakan ta’addancin akwai manyan kwamandoji hamsin da iyalansu da suka mika wuya ga rundunar Operation Hadin Kai a kudancin jihar Borno.

Wannan na zuwa ne bayan luguden wauta da sojin saman Najeriya suka yi wa maboyar ‘yan ta’addan a yankin tafkin Chadi, inda suka halaka mayakan ta’addan masu tarin yawa.

Daily Trust ta rawaito cewa, ‘yan ta’addan sun fito daga dajin Sambisa a ababen hawa kusan goma inda kai tsaye suka tunkari sansanin sojoji da ke Gwoza, shelkwatar karamar hukumar Gwoza ta jihar.

Aliyu Muhammad wani mazaunin Gwoza ne ya ce, daruruwan ‘yan ta’addan a Gwoza ranar Talata. Sun bayyana a jigace kuma da yawa daga cikin ‘ya’yansu sun bayyana a yunwace. Idan za a tuna, shugaban Boko Haram, Sheikh Abubakar Ibn Al-Shekau ya bayyana Gwoza a matsayin Shedkwatar mulki ta Boko Haram a 2014, kafin dakarun sojin Najeriya su kwace garin a 2015.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp