fidelitybank

Mayakan Boko Haram 20 sun gamu da ajalin su a Nijar

Date:

Aƙalla mayaƙa 20 da ake kyautata zaton ƴan Boko Haram ne aka kashe a Kudancin Nijar a wani farmaki da dakarun haɗin guiwa suka kai.

Jaridar ActuNiger ta rawaito cewa, sanarwa daga rundunar dakarun haɗin guiwa ta MNJTF ta ce, sojojin sun kai farmaki ne tsakanin ranakun 12 zuwa 15 ga Fabrairu bayan hare-haren Boko Haram sun yi ƙamari a yankin rafin kogin Komadougou na Yobe da ke kan iyakar Nijar da Najeriya.

Rundunar ta ce, sojojinta na ƙasa tare da taimakon na sama sun tarwatsa ƴan Boko Haram a ƙauyukan Bague da Kiassa da Digaya da Boulayi da Boulagana da Jabulam da Abadam.

ActuNiger ta kuma ce, akalla mutum 20 yawancinsu mata aka sace, tun a farko Fabrairu a yankin da ke kan iyaka da jihar Borno mai dama da hare-haren Boko Haram.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp