fidelitybank

Mawakiya Shakira da Pique dan kwallon Barcelona za su kashe auren su

Date:

Mawaƙiyar kasar Colombia, Shakira da ɗan wasan Barcelona, Gerard Pique, sun sanar da cewa za su rabu, kamar yadda suka sanar a wata sanarwa daga kamfanin wyada labaransu.

Sun sanar da matakin rabuwa ne a ranar Asabar.

Shakira, mai shekara 45 da Pique mai shekara 35 sun kasance tare tun 2011 kuma suna da ƴaƴa biyu.

Sun haɗu ne a gasar cin kofin duniya da aka gudanar a Afirka Ta Kudu a 2010, lokacin da ɗan wasan na Barcelona ya fito a cikin bidiyon waƙar Shakira “Waka Waka”, waƙar da ta rera domin gasar a karon farko a Afirka.

Kamfanin dillacin labarai na Reuters ya ce mawaƙiyar na fuskantar shari’a kan kaucewa biyan haraji a Spain bayan ta yi rashin nasara a ƙarar da ta ɗaukaka a ranar 26 ga Mayu.

Masu gabatar da ƙara sun yi iƙirarin cewa ta kaucewa biyan kusan yuro miliyan 14.5 na haraji daga kuɗaɗen da ta samu tsakanin 2012 zuwa 2014.

Sun ce, “Mun yi nadamar tabbatar da cewa mun rabu da juna, saboda makomar ƴaƴanmu, wadanda su ne kan gaba fiye da komi, muna rokon a mutunta sirrinmu.”

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp