fidelitybank

Mawakin Kuti ya magantu bayan an sake shi daga hannun ƴan sanda

Date:

Mawakin afrobeat Seun Kuti, ya yi magana a karon farko, tun bayan da aka sako shi daga hannun ‘yan sanda.

Mawakin wanda aka tsare a sashin binciken manyan laifuka, bincike da leken asiri na SCIID, Yaba a Legas, bisa umarnin wata kotun Majistare ta Yaba bisa laifin cin zarafin wani dan sanda, an bayar da belin mawakin ne a ranar Talata.

Da yake kai wa Instastory nasa jim kadan bayan an sake shi, Kuti ya gode wa duk wadanda suka tsaya masa a lokacin da yake cikin mawuyacin hali.

Ya rubuta, “Ina so in yi godiya mai zurfi ga duk wanda ya nuna mini wannan ƙauna. Duk abokaina da suka bayyana! Godiya ta musamman ga kyakkyawar matata @chefyeidekuti”.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp