fidelitybank

Matsin tattalin arziki ne ya sa na baiwa ma’aikata albashin dubu 70 – Obaseki

Date:

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya ce, ya amince da sabon mafi karancin albashi na 70,000 ga ma’aikatan jihar, saboda matsalar tattalin arziki da gwamnatin tarayya ta yi na cire tallafin man fetur.

Obaseki ya bayyana haka ne a lokacin da yake jawabi ga ma’aikata, yayin bikin ranar May Day ta ma’aikata a filin wasa na Samuel Ogbemudia da ke birnin Benin.

Ya ce, ya kara mafi karancin albashin a jihar Edo daga Naira 40,000 zuwa Naira 70,000 duk wata, wanda hakan ya kai sama da kashi 75 cikin 100.

Obaseki, ya kuma ce ya yi karin ne, sakamakon irin jin jikin da ma’aikatan ke yin a shan wahalar rayuwar da ake  fuskanta a kullum a fadin kasar nan.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp